
Tsohon gwamnan jihar Kebbi, Usman Saidu Nasamu Dakingari
Idan baza ku manta ba, an zabe Dakingari na gwamnan jihar Kebbi akan dandamalin jam’iyyar Peoples Democratic Party a 2007.
Shine yayi aure da yar tsohon shugaban Najeriya, Umaru Musa Yar’Adua.
Kwanan nan, kwamishin na hana almudahana ta kama matar Dakingari, Zainab. An zargi da ta kan cin hanci da rashawar Naira Biliyan 2 na mijinta inda shi yake gwamnan jihar Kebbi.
A sati da ya wuce, kwamishin na hana almudahana ta gayyata tsohon gwamnan jihar Akwa Ibom, Cif Godswill Akpabio akan tambayoyi. An kira ga shi akan cin hanci da rashawar Naira Biliyan 108 daga aljuhun jihar. Amma bayan haka, an saki da shi.
No comments:
Post a Comment